Thursday 7 September 2017

Home Yaki da Chin Hanci da Rashawa a Nigeria Kwalliya Ta Biya Kudin Sabulu

Subscribe Our Channe



Ko Yanzu Alhamdulillah Gwamnatin Nigeria Karkashin Jagorancin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Tayi Nasara a Bangaren Yaki da Chin Hanci da Rashawa

Saboda An Wayi Gari a Kasa Irin Nigeria An Samu Kudi an Rasa Mai Su Kowa Na Tsoron Yace Nashi Ne Domin Gudun Hushin Hukuma Wanda A Yan Shekarunan Bamu Taba Tsammanin Haka Zata Faruba

Sai Dai Muyi Godiya Ga Allah Mu Roki Allah Yakara Taimakon Wanan Gwamnatin Wajen Dawo Da Martaban Kasarmu Nigeria

Daga

Aliyu Abdullahi Malumfashi

2 comments:
Write comments
  1. ClickNaij Tech Blog Is A Blog That Brings You The Latest From Technological News , Gadgets Reviews Updates Unlimited Blogging Tips, Free Browsing,Tweaking

    ReplyDelete