Wednesday 18 October 2017

Home › › Sunayen kwamishinonin da Ganduje ya kora da sabbin da aka nada

Subscribe Our Channe


Gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya kori wasu kwamishinonin sa biyar inda ya nada wasu a madadin su. Wadanda aka sallama sune, Kabiru Dandago, Hamisu Lambu, Rabiu Bako, Zubaida Damakka da Haruna Falali.



Sabbin da aka nada kuma sune Ibrahim Muhammad, five others, Aminu Aliyu, Aminu Dan Amu, Musa Kwankwaso, Ahmed Rabiu da Aisha Jaafar. Gwamnan ya gode wa wadanda aka sallama cewa za a iya nada su wasu mukaman idan ana bukatan hakan.

No comments:
Write comments