December 06, 2015 Labaran hausa
Subscribe Our Channe
Shugaba Bashar Al-assad ya kira matakin da Burtaniya ta dauka na kai hare-hare ta sama cikin Syria da haramtacce ne. Ya yi wannan jawabi ne a wata hira da ya yi da gidan jaridar Sunday Times ta Burtaniya
No comments:
Write comments