Sunday, 6 December 2015

Home Abinda Burtaniya ta ke bai dace ba_ Assad

Subscribe Our Channe


Shugaba Bashar Al-assad ya kira matakin da Burtaniya ta dauka na kai hare-hare ta sama cikin Syria da haramtacce ne. Ya yi wannan jawabi ne a wata hira da ya yi da gidan jaridar Sunday Times ta Burtaniya

No comments:
Write comments